Tehran (IQNA) jiragen ruwa 7 na sojojin Bangaladesh suna kwashe musulmi 'yan gudun hijirar Rohingya da suke kasar zuwa wani tsibiri mai nisa.
Lambar Labari: 3485528 Ranar Watsawa : 2021/01/06
Tehran (IQNA) ci gaba da tsare manyan jiragen ruwa da suke dauke da makamashi tare da hana su isa kasar Yemen, hakan na yin barazana ga rayuwan al’ummar kasar.
Lambar Labari: 3484940 Ranar Watsawa : 2020/07/01
Bangaren kasa da kasa, Sayyid Abbas Musawyi ya ce, Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta nuna damuwa akan farmakin da gangan da aka kaiwa ga wasu jiragen ruwa a tashar ruwan Fujaïra.
Lambar Labari: 3483635 Ranar Watsawa : 2019/05/13
Bangaren kasa da kasa, Ya zuwa yanzu mahajjata daga kasashen duniya daban-daban kimani miliyon daya da dubu 400 suka isa kasar saudia don ayyukan hajji na bana.
Lambar Labari: 3481830 Ranar Watsawa : 2017/08/25